Hotuna da Bayanin Mata Shida 6 da Jarumi Adam Zango Ya taba Aura a rayuwar shi.

Hotuna da Bayanin Mata Shida 6 da Jarumi Adam Zango Ya taba Aura a rayuwar shi.

Jarumi Adam A Zango fitaccen jarumi ne kuma mawaki a masana’antar Kannywood wanda ya dade yana taka rawar gani wajen shekara 20 a masana’antar.

Jarumin ya hadu da wata kaddara ta auri saki wanda idan ya Auri mace sai ya sake ta mutane suna ta zagin sa, Sai a satin nan jarumi Adam a Zango Ya fito ya bayyana laifin da yake kama Matansa dashi yake sakin su.

GA JERIN MATAN DA JARUMI ADAM A ZANGO YA TABA AURA.

1- Amina Rani

Amina Rani ita ce matar Adam A Zango ta farko da aura ya saka, Sunan da yaro guda 1 babban Dan Gidan Adam A Zango mai suna Aliyu (Haidar) ana Kiran ta da Maman Haidar yanzu.

2- Aisha

Aisha ita ce matar Adam A Zango ta biyu daya aura ya sake ta, ita ma suna da ‘ya ‘ya 3 a tsakanin su da Adam A Zango.

Aisha ta kasance yar Garin Zaria ce.

3- Maryam

Maryam ita ce matar Adam A Zango ta 3 da ya sake ta wace ya auro ta daga jihar Nassarawa, Kuma basu da ‘ya ‘ya a tsakanin su.

4- Maryam Ab Yola

Maryam Ab Yola ita ce matar Adam Zango ta 4 da ya aura kuma ya sake ta, Ya auri Maryam ne bayan sunyi wani film da ita mai suna NAS.

5- Ummul Khulsum

Ummi Khulsum ita ce matar Adam A Zango ta 5 wace ya sure ta a shekarar 2015 ‘yar kasar Cameroon, ya sake ta bayan ya aure ta suna da d’a daya a tsakanin su.

6- Safiya Challawa

Safiya Challawa Iya ce matar Adam A Zango ta 6 da ya aura a shekarar 2019 yar Kebbi state, Ya sake ta ita ma bayan ya aure ta suna da ‘ya guda daya a tsakanin su mai suna (DIANA)

Hoton Safiya Challawa

Related Posts

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

© 2024 Mikiya - WordPress Theme by WPEnjoy
Danna Nan Ka Kalli Bidiyon 👈
error: Content is protected !!